fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Duk Labarai

Kalli Khadija Bukar Abba Ibrahim, matar sanatan da aka saki bidiyon lalatarshi da mata

Uncategorized
Kwanann nan aka kama Sanata Bukar Abba Ibrahim, tsohon gwamnan jihar Yobe, tsirara a kan kamara tare da wasu mata biyu wadanda babu matarsa ko daya a cikinsu, Hajiya Maryam Abba Ibrahim, Hajiya Aishatu Ibrahim da kuma Hajiya Khadijat Ibrahim. An bayyan daya daga cikin matansa, Hajiya Khadija a matsayin ministar kula da harkoki na jiha mai ci. Kyakyawar matar ta kasance gogaggiya a harkar siyasa kamar yadda ta yi aiki a matsayin ministar sufuri da makamashi a jihar Yobe, sannan kuma ta wakilci mazabun Damaturu, Gujba, Gulani da Tarmuwa a majalisar wakilai na tarayya, kamar yadda aka zabe ta a shekarun 2007, 2011 da kuma 2015. Bayan wannan ta rike mukamai da dama sannan kuma ta samu lambar yabo da dama tun bayan shigarta ofishin gwamnati. naij.com Wannan da a kasar turawane da tuni ya ...
Abu ya girmama: Ahmad Musa da masoyiyarshi Juliet a Coci suna godiya bisa samun nasarar yin auren gargajiya

Abu ya girmama: Ahmad Musa da masoyiyarshi Juliet a Coci suna godiya bisa samun nasarar yin auren gargajiya

Uncategorized
Shahararren dan kwallon Najeriya, Ahmad Musa tare da masoyiyarshi Juliet kenan a cikin wata Coci acan jihar Cross Rivers inda suke Godiya domin samun daura musu auren gargajiya da akayi acan garin su Juliet din. Saidai wata tambaya da mafiyawan wadanda suka samu wannan labari sukeyi itace Ahmad Musa musulminefa to me ya kaishi Coci domin yin godiya irin ta ciristoci a lacacin da wani abun farin ciki ya samesu? Meyasa beje masallaci ba ko kuma yayi addu'a irin ta musulmi da aka saba gani ba?.
Rahama Sadau ta saka gasa:Me ka fahimta a wannan hoton?

Rahama Sadau ta saka gasa:Me ka fahimta a wannan hoton?

Uncategorized
Za'a nuna wani fim din turanci da Rahama Sadau ta fito a ciki a wata gidan siliman dake garin Kano, Rahamar ta saka wannan hoton nata wanda aka dauka lokacin shirya fim din a dandalinta na shafin IG inda tace masoyanta suyi rubutu wanda ya dace da wannan hoto, duk kuma wanda yayi rubutun da yafi yin daidai da yanayin wannan hoto, zata bashi tikitin shiga kallon wannan shirin da za'a nuna kyauta.
An bude dandalin bogi na Maryam Yahaya a shafin Instagram

An bude dandalin bogi na Maryam Yahaya a shafin Instagram

Uncategorized
Sabuwar jarumar fim din hausa wadda ta fito a fim din Mansoor, Maryam Yahaya tayi kira ga masoyanta da cewa wannan hoyon wani dandali na shafin IG da kuke gani a sama ba nata bane, wanine ko wata ya budeshi domin bata mata suna kuma tana kira ga masoyanta dasuyi watsi da duk wani sako da za'a saka a wannan dandali domin bata da hannu a ciki. Wannanabu dai bai dace ba.
Kyautar dubu hamsin tayi kadan akan fim din Gwaska, na kara dubu dari biyu kai>> Wani ya gayawa Adam A. Zango

Kyautar dubu hamsin tayi kadan akan fim din Gwaska, na kara dubu dari biyu kai>> Wani ya gayawa Adam A. Zango

Uncategorized
Jarumin fim din hausa, Kuma mawaki Adam A. Zango ya saka wata gasa inda yace za'a saukar da wakar fim din gwaska, maza zasuyi rawa wadanda sukyi fice zasu samu kyautar naira dubu hamsin da rigunan fim din gwaska kuma sune zasu bayar da rawar da za'ayi a fim din na gwaska, mata kuma yace zasu bi wakar suna rerata da muryar shauki, duk wadda tafi iya rera wakar zata samu kyautar wayar Techno Da kuma riga da hilar fim din gwaska. Saidai wani mabiyin Adam A. Zango a shafin IG yace wannan kyautar kudi tayi kadan inda mutumin yace haba me gida dubu hamsin tayi kadan mana na kara dubu dari biyu akai idan an samu wadanda sukayi nasara a tuntubeni Zan bayar da kudin.
Bukar Abba Ibrahim ya mayar da martani kan hoton bidiyon da aka watsashi yana lalata da ‘yanmata biyu

Bukar Abba Ibrahim ya mayar da martani kan hoton bidiyon da aka watsashi yana lalata da ‘yanmata biyu

Uncategorized
A jiyane shafin kwarmato labaran tonon silili na Sahara Reporters ya wallafa wani faifan bidiyo daya samu dake nuna tsohon gwamnan Yobe kuma sanata Bukar Abba Ibrahim yana lalata da wasu 'yan mata guda biyu. Bayan watsuwar faifan bidiyon Bukar Abba Ibrahim yayi hira da kafar watsa labarai Premium Times ida ya bayyanacewa wannan faifan bidiyon rayuwarshice ta sirii kuma wasune dake neman batamai suna suka watsashi a idon Duniya. Bukar yace" wannan rayuwatace ta sirri kuma wasune da suka bukaci wani abu dana hanasu suka watsa wannan bidiyo domin batamin suna, amma wannan rayuwatace ta sirrri" Ya kuma kara da cewa "Koni dan ina matsayin me rike da mukamin siyasane shiyasa bani da 'yancin yin rayuwar sirri?, dadai ace fyadene nayiwa wadannan matan to da shine za'ace a tuhumeni da laifi" ...

Ashe da gaske ana makalewa a tayar jirgi: Dubi dan-dakon da ya makale a tayar jirgi ya isa birnin Landan

Uncategorized
Ba karamin hadari bane makale wa jirgi a bi shi zuwa wata nahiya, saboda sanyin sararin samaniya na iya daskarar da mutum a cikin jirgi. Wani bawan Allah mai suna Emmanuel hakan yayi yaje ya makale jirgi ya rayu har zuwa birnin landan. A jirgin Medview dai aka ga wannan tahaliki mai fatan tsere wa daga kasarsa Najeriya domin ya je garin turawa, domin sake sabuwar rayuwa. Mista Debola Akingbade ne dai ya yada wannan hoto a shafinsa na dandalin facebook, inda yace, 'wannan yaro kamar maye, Emmanuel Ugochukwu, wanda daga kai kaya jirgin Medview a Lagos, kawai sai ya makale a tayar gaba har birnin Landan, duk don neman zuwa turai. Sa'rsa dai itace gaban jirgin bayyi sanyin da zai daskaras da jininsa ba, ba don haka ba, da tuni ya zama kankara.  naij.com