fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Duk shekara, gwamnati na ware biliyan 1 dan tallafawa ‘yan Najariya>>Minista Sadiya

Ministar kula da ibtila’i da jin kai, Sadiya Umar Farouk ta bayyana cewa, gwamnatin tarayya na ware biliyan 1 duk shekara dan tallafawa marasa karfi.

 

Tace ana ware kudinne a karkashin tsarin NSIP. Ta bayyana hakane a Osgbo dake jihar Osun wajan kaddamar da shirin tallafawa gajiyayyu.

 

Jami’in ma’aikatarta, Mr Nasir Gwarzoh da ya wakilceta a wajan taron ya bayyana haka.

 

Yace gidaje Miliyan 12 ne suka amfana da lamarin.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *