fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Duk wata barna da akai a Kano za’a tabbatar an gyara ta kuma an ƙwato hakkin mutanen Kano, nine mai bawa Gwamna Shawara ~ Cewar Sanata Kwankwaso

Duk wata barna da akai a Kano za’a tabbatar an gyara ta kuma an ƙwato hakkin mutanen Kano, nine mai bawa Gwamna Shawara~ Cewar Sanata Kwankwaso.

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso kenan, inda yasha alwashin kwatowa al’unmar Kano hakkokinsu da gwamnati mai ci ta lukume.

Kuma yace gwamna mai jiran gado Abba Gida Gida zai yi aiki tukuru a jihar don ganin cewa ya kawo masu cigaba sosai.

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *