fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

“Fadar shugaban kasa tayi kira”>>Adam A Zango

Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango kenan a cikin jirgin sama tare da abokan aikinshi, Nasir Gwangwazo da kuma Ahmed Bello, Adamun yace ya kama hanyar zuwa fadar shugaban kasa.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Saidai bamu sani ba ko fadar shugaban kasar Najeriyace ta kirashi kokuwa waccece?.
Muna musu fatan Allah ya saukesu lafiya


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  RAMADAN: Yadda Masallatai Suka Zama Babu Masa Tsinke Da Masallata A Yanzu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *