fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Fasto Tunde Bakare ma ya bayyana aniyarsa ta neman takarar shugabancin Najeriya

Fasto Tunde Bakare ya bayyana aniyarsa ta son tsayawa takarar shugabancin Najeriya a shekarar 2023.

 

Ya bayyana cewa, shine yafi cancantar zama shugaban kasa dan ya magance matsalolin dake damun kasar.

 

Ya bayyana hakane yayin ganawa da ‘yan Najeriya dake zaune a kasashen waje.

 

Bakare yayi kira ga ‘yan Najeriya dasu kula da wane shugaba zasu zaba a shekarar 2023 din.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Hotuna: Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana sa Kwankwaso

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *