fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Ganduje ya mika mulkin Kano ga mataimakinsa bayan ya tafi kasar larabawa ta UAE

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya mika mulkin jihar ga mataimakinsa Nasiru Yusuf Gawuna bayan ya tafi kasar larabawa ta UAE.

Kwamishin yada labarai na jihar Malam Muhammad Garba ne ya bayyana hakan inda yace Gamduje zai halarci wani babban taro ne a kasar larabawan.

Kuma yana kira ga manyan jihar da shuwagabanni dasu baiwa mataimakin nasa hadin kai.

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  An kashe mutane 78 an sace 12 a satin farko da Tinubu ya zama shugaban kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *