fbpx
Friday, June 9
Shadow

“Gobe ne zanyi murnar zagayowar ranar haihuwata”>>Rahama sadau

Fitacciyar, korarriyar tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau kenan a wadannan hotunan nata data dauka tare da wata mage, Rahamar dai ta tunawa masoyanta cewa, gobe, idan Allah ya kaimu, zatayimurnar zagayowar ranar haihuwarta.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Jarumar dai tana can kasar Cyprus, inda rahotanni suka bayyana cewa, zatayi watanni uku kamin ta dawo gida Najeriya.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Karfin Hali, Bidiyon yanda aka kama barawo a barikin sojoji

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *