fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Gobe Shugaba Buhari zaikai ziyara kasar Nijar

Gobe idan Allah ya kaimu, shugaban kasa, Muhammadu Buhari da wasu shuwagabannin kasashen Afrika zasu halarci taron tunawa da ranar kafuwar kasar Nijar, shugaban zai kuma tattauna da wasu takwarorinshi akan abubuwan da suka shafi kasashen nasu bayan taron.

Muna fatan Allah ya kaishi ya kuma dawo fashi lafiya.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Hukumar Kula da Aikin Hajji da Umrah ta Saudiyya ta yi kira ga masu ziyarar ibada zuwa wurare masu alfarma da su martaba darajar wuraren. Hukumar ta yi kira ga masu ziyarar da su rika kiyaye dokoki wajen daukar hotunan.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *