fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Gobe Shugaba Buhari zaikai ziyara kasar Nijar

Gobe idan Allah ya kaimu, shugaban kasa, Muhammadu Buhari da wasu shuwagabannin kasashen Afrika zasu halarci taron tunawa da ranar kafuwar kasar Nijar, shugaban zai kuma tattauna da wasu takwarorinshi akan abubuwan da suka shafi kasashen nasu bayan taron.

Muna fatan Allah ya kaishi ya kuma dawo fashi lafiya.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  MASHA ALLAH: Baturiyar Kasar Ingila Ta Sauke Kur'ani A Jihar Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *