Gwaman jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya Amince da aikin gina sabuwar gadar wadda za a sanya wa suna Muhammadu Buhari.
Aikin gina gadar zai gudana ne a Hotoro Daura da gidan Man NNPC dake a karamar hukumar Tarauni.
Gadar wadda ake saran fara aikinta nan bada jimawa ba kamar yadda sanarwar hakan ta gabata daga mai baiwa gwmana shawara
H.E @GovUmarGanduje has stated that a new 3 in 1 flyover will be constructed at the NNPC Mega Station Roundabout at Hotoro, which will be named Muhammadu Buhari Flyover. The concept design has been completed & work is expected to commence soonest. #AikiDaiBaba #GandujeTill2023 pic.twitter.com/jkcwOrJrpD
— Peacock (@dawisu) February 12, 2021
Salihu Tanko Yakasai.