fbpx
Friday, June 9
Shadow

Gwamna Matawalle ya biyawa malamai 97 kujerar hajji domin suyi addu’a akan kawo karshe ‘yan bindiga a jihar zamfara

Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya biywa malamai 97 kujerar hajji domin su yiwa jihar addu’a akan kawo karshen ‘yan bindiga.

Mataimakin gwamnan, Hassan Nasiha ya kwadaitar a malaman cewa suyiwa jihar dama kasa Najeriya addu’ar zaman lafiya mai dorewa idan sun isa Makkah da Madina.

Kuma kafin tafiyarsu malan Dr. Atiku Balarabe yayi wayar masu dai akan yadda zasu gudanar da addu’o’in nasu a kasa mai tsarki.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *