fbpx
Friday, June 9
Shadow

Gwamna A. U. Ganduje na jihar Kano yayi zarra tsakanin gwamnonin Najeriya a fannin habaka harkar ilimi da kiwan lafiya

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kanone yayi zarra a fannonin habaka harkar Ilimi da kuma harkar kiwon lafiya a tsakanin gwamnonin Najeriya, kafar watsa labarai ta New telegraph ce ta karramashi da wannan kyauta ta musamman.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Gwamnan ya bayyana jin dadinshi da kuma murna a kan wannan karramawa da akamishi. A daren jiyane dai akayi wannan taron na karrama fitattun mutane da New Telegraph ta shirya a birnin Legasa.

Gwamnan jihar Sakkwato Aminu Waziri Tambuwal shima ya samu kyautar karramawa ta gwamnan gwamnoni na shekara.

Karanta wannan  Lionel Messi zai koma Inter Miami, An yanke shawarar kuma za'a sanar da komawar l shi a cikin sa'o'i masu zuwa

Muna tayasu murna.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *