A cigaba da yaki da Gwamnatin jihar kano keyi da cutar mai sarke numfashi da aka fi sani da Coronavirus A jihar, gwamnatin jihar kano A ta bakin Kwamishinan Muhalli na Jihar Dokta Kabiru Ibrahim-Getso ya ce gwamnatin ta raba takunkumi guda miliyan 10 domin yaki da cutar korona a jihar.
A rahoton da hukumar lafiya ta jihar ta fitar a jiya dan gane da Wadanda suka kamu da cutar Korona a jihar, hukumar ta bayar da rahoto cewa ta sallami karin mutum 6 da suka samu sauki daga cutar.
#COVID19KN Update as at 11:58pm 10th February 2021
*️⃣ 59 new cases recorded from 410 results received today from the laboratories.
*️⃣ 6 additional #COVID19Kano patients were discharged.#secondwave #StaySafeStayHealthy@GovUmarGanduje@Gandujiyaonline@aaibrahm@KanostateNg pic.twitter.com/VTLsQxfVDL— Kano State Ministry of Health (@KNSMOH) February 10, 2021
Haka zalika gwamtin jihar ta kara tsaurara doka kan masu kin sanya takunkumi a yayin da suke tafiya akan hanya inda za’a ci tarar Naira Dubu 5 ga duk wanda ya karya dokar da gwamnatin ta sanya.