fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya dawo Najeriya bayan ya kai karan shugaba Buhari kasar Amurka

Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya dawo guda Najeriya yau ranar laraba bayan ya kai karan shugaban kasa Muhammadu Buhati kasashen waje.

Gwamna Ortom ya dauki tsawon makonni biyu a kasashen waje inda yaje kasar Landan da kuma Amurka.

A Washington DC ne gwamnan ya gana da manema labarai inda ya cewa kasar Amurka Muhammadu Buhari nw silar dukkan wata matsalar tsaro a gida Najeriya.

Kuma ya kara da cewa shima duk abinda ya same shi to shuganan kasar ne domin an sha kai masa hari za a kashe shi amma har yau gwamnatin bata kama masu kai masa farmakin ba.

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *