fbpx
Friday, March 31
Shadow

Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya miƙa takardar kama aiki ga sabon Kwamishinan Harkokin Addini na Kano Dr. Nazifi Bichi.

Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya miƙa takardar kama aiki ga sabon Kwamishinan Harkokin Addini na Kano Dr. Nazifi Bichi.

 

Gwamna ya umarci Kwamishinan da ya yi aiki ba tare da nuna bangarenci ko kauce wa doka ba.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Neymar ya tafka asarar Naira Biliyan 1 a wajan cacar da yayi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *