fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Gwamnan kano ya amince da abude mayankar Abbatuwa

Gwamnan kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya amince da a ringa bude mayankan Abbatuwa a ranakun Litinin da Alhamis da aka sassauta dokar a jihar.
Ganduje ya bayyana hakan ne a lokacin da yake kaddamar da rabon tallafin kyallen rufe hanci ga al’umma.
A cewar rahoton an bude mayankan Abbatuwa ne a sakamakon rashin tsaftar da ake samu a unguwanni a yayin yankan dabbobi.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *