fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Gwamnan Kogi yace akwai munafukai, Maciya amana a tare dashi kuma zai yi maganinsu

Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello ya bayyana cewa, akwai maciya amana a tare dashi kuma zai yi maganinsu.

 

Gwamnan ya bayyana hakane a yayin ganawa da wasu masu ruwa da tsaki a jam’iyyar APC ta jihar Kogin.

 

Yace akwai wanda ya musu sha tara ta arziki amma suna munafurtarsa. Yace sai ya tabbatar sun dandana kudarsu.

 

Rahoton dailypost dai yace gwamna Yahya Bello ya samu tirjiya daga jam’iyyarsa saboda zabar Ododo a matsayin wanda zai gajeshi.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Shugaban kasa, Tinubu da mataimakinsa, Kashim Shettima zasu kashw Naira Biliyan 15 wajan Tafiye-Tafiye a shekarar 2024

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *