fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Gwamnatin jihar Kogi ta bukaci yan jihar dasu kauracewa jan nama na tsawon mako guda bayan shaye 20 sun mutu

Shanaye 20 sun mutu a jihar Kogi jiya ranar alhamis, wanda ake kyautata zaton cewa an masu guba ne.

Biyo bayan hakan gwamnatin jihar ta bukaci mazauna jihar cewa kar suci jan nama na tsawon sati guda musamman wa’yanda ke cikin garin Lokoja.

Gwamnatin ta sanar da hakan ne ta bakin darektan likitocin dabbobi Muhammad Salau Tarawa, wanda yace sun hada kai da jami’ai domin gano makiyayan da suka aikata bannar kuma a hukunta su.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Matashi Abba Bala Haruna Tsafe Ya Rasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *