fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Gwamnatin jihar Malaysia ta sakawa matan Musulmai shekarun da suka riga yin aure

Gwamnatin jihar Malaysia ta jihar Kedah ta bayyana cewa matan Musulmai ba zasu riga yin aure ba sai sun kai shekata 18.

A dokar kasar tada matan suna yin aure ne a shekara ta 16 maza kuma shekara ta 18 amma yanzu tace suma mata sai sun kai shekara 18 zasu riga yin aure.

Inda gwamnatin tace ta kara shekarun ne saboda kananun mata idan sukayi aure suna samun matsalolin rashin lafiya sosai.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Hotuna: Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana sa Kwankwaso

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *