fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Gwamnatin Kano Ta Wanke Ado Doguwa Daga Zargin Kisa A Yayin Zaben 2023

Gwamnatin Kano Ta Wanke Ado Doguwa Daga Zargin Kisa A Yayin Zaben 2023

Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Dr Abdullahi Umar Ganduje ta wanke dan majalisar tarayya na Tudun Wada da Doguwa Alhassan Doguwa daga zargin kisan kai.

A cikin wata sanarwa da gwamnatin ta fitar dauke dasa hannun Kwamishinan Shari’a na Jihar Kano, Barista M.A Lawan ya ce babu dalilin da zai sa a cigaba da tuhumar Doguwa.

A cewar gwamnatin ta Kano ta ce ba za ta iya tuhumar Alhassan Ado Doguwa da laifin kisan kai ba sakamakon rashin isasshiyyar hujja.

Karanta wannan  Tinubu ya gana da sarakunan gargajiya a fadarsa

Daga Salisu Magaji Fandalla’fih

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *