fbpx
Friday, March 31
Shadow

Gwamnatin tarayya ta ware dala Miliyan 618 dan tallafawa matasa

Gwammatin tarayya ta kaddamar da wani sabon tallafi ga matasa a bangaren kirkire-kirkire da fasaha na dala Miliyan 618.

 

Mataimakin shugaban kasa, farfesa Yemi Osinbajo ne ya kaddamar da wannan tsari.

 

Yayi kira ga gwamnatocin Farika da kamfanoni masu zaman kansu da su talkafawa irin wadannan tsare-tsare.

 

Kakakin mataimakin shugaban kasar, Laolu Akande yace wannan tsari zai tallafawa matasa dake tsakanin shekaru 15 zuwa 35.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Ana sa ran a Gobe Juma'a ne hukumar zabe mai zaman kanta ta Jihar Kaduna zata bawa Zababben Gwamnar Kaduna Satifitket

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *