fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Gwamnatin Tinubu ta bayar da umarnin ci gaba da aikin titin jirgin kasa daga Fatakwal zuwa Maiduguri

Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta bayar da umarnin ci gaba da gina titin jirgin kasa daga Fatakwal zuwa Maiduguri.

 

Za’a ci gaba da aikin Wanda gwamnatin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya fara.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *