fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Gwamnoni 36 na Najariya na ganawa da Bola Ahmad Tinubu

Gwamnonin Najariya 36 na can suna ganawa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a fadarsa dake Abuja.

 

Tinubu ya fara ganawa da gwamnonin ne bayan rantsar da George Akume a matsayin sakataren gwamnatinsa.

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *