fbpx
Thursday, December 7
Shadow

Hoton A’isha Tsamiya tana karatun kur’ani a kasar Saudiyya, inda taje aikin Umrah: Wani yace idan Anyi dan Allah, ba sai an tallataba…”

Tauraruwar fina-finan Hausa, A’isha Aliyu Tsamiya kenan take karatun kur’ani a kasar Saudiyya inda taje aikin Umrah, ta saka wannan hoton nata a dandalinta na sada zumunta da muhawara inda muatane da dama suka mata fatan Alheri da kuma Allah ya amsa Ibada.

A yayin da da dama suka mata fatan Alheri, wani kuwa cewa yayi ” In Anyi dan Allah ba sai an tallata ba, inko dan a ganine toh mun gani amma ba lada”

Wani kuwa cewa yayi “Sekace gaske”

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Na rantse da Allah da Rugar Fulani aka kai harin bom ba kan masu Maulidi ba da hotuna za'a watsa ace an yi nasara akan 'yan ta'adda>>inji Sheikh Asadussunah Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *