fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Hotuna: An ce mana idan muka mutu a goman karshen na Ramadana zamu shiga Aljannah>>Inji wadanan matasan ‘yan Boko Haram din

Wadannan wasu matasan ‘yan Boko Haram ne da aka kama inda suka ce an gaya musu cewa, idan suka mutu a goman karshe zasu shiga Aljannah.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Tinubu ya dakatar da gwamnan CBN Emefiele, kuma DSS sun kamashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *