fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Hotuna Da Duminsu: Sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara akan Boko Haram

Sojojin Najeriya sun yi nasara akan Boko Haram inda suka kashe da yawa suka kuma kwace makamai a maboyarsu.

 

Hukumar sojojin ce ta bayyana haka inda tace lamarin ya farune a kusa da Tafkin Chadi dake jihar Borno.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Tinubu ya dakatar da gwamnan CBN Emefiele, kuma DSS sun kamashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *