Wednesday, April 15
Shadow

Hotuna Da Duminsu:Zanga-zangar kukan yunwa da wahala ta barke a Legas

Masu zanga-zangar a Karkashin gada, Ikeja, Legas sun fito inda suke kukan tsare-tsaren gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da suka jefa mutane cikin wahala.

Suna zanga-zangar ne a yayin da Najeriya ke bukin ranar Dimokradiyya.

Saidai akwai jami’an tsaro sosai a wajan zanga-zangar inda maau zanga-zangar ke wake-waken neman ‘yanci.

Karanta Wannan  Gwamnoni sun kashe Naira Biliyan dari tara da sittin da takwas(968,000,000) wajan Shan kayan zaki da Alawus din taruka a watanni 3 da suka gabata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *