fbpx
Friday, June 9
Shadow

Hotuna: Gwamnatin Kaduna ta kammala ginin sashen farko na Kasuwar Magani

Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da kammala ginin Sashin Farko na Kasuwar Magani dake karamar Hukumar Kajuru.

 

An dai zamanantar da ginin Kasuwar inda aka saka kayan Zamani da gine-ginen dakunan ahiyar kaya da kuma ban dakuna na zamanu.

Hadimin gwamnan, Abdallah Yunus Abdallah ne ya tabbatar da hakan inda ya saka hotunan ginin Kasuwar a shafinshi na sada zumunta.

Ya kara da cewa, nan bada jimawa ba zs’a kaddamar da bude Kasuwar.

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *