Tsohon Gwamnan jihar Kano a ranar Asabar ya tarbi Dalubai ‘yan Asalin jihar Kano dasu ka kammala karatun su a kasashan waje wanda Gidauniyar Kwankwasiya ta dauki Nauyin su.
Daluban sun sauka ne a filin jirgin saman malam Aminu Kano dake jihar Kano.

Tsohon Gwamnan jihar Kano a ranar Asabar ya tarbi Dalubai ‘yan Asalin jihar Kano dasu ka kammala karatun su a kasashan waje wanda Gidauniyar Kwankwasiya ta dauki Nauyin su.
Daluban sun sauka ne a filin jirgin saman malam Aminu Kano dake jihar Kano.