fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Hotuna: Najeriya da kasar Korea ta Kudu sun kulla yarjejeniyar gyaran matatar man fetur ta Kaduna

A ziyarar da shugaban kasa, Muhammadu Buhari ke yi a kasar Korea ta Kudu, ya kulla yarjejeniya da kasar kan gyaran matatar man fetur ta Kaduna.

 

An kulla yarjejeniyar ne ds kamfanin Daewo na kasar da zai yi wannan gyaran.

 

Shugaba Buhari da karamin Ministan man fetur, Timipre Sylva, da shugaban kamfanin mai na kasa, Mele Kolo Kyari ne suka halarci wajan.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Mun nunawa Abba Gida-Gida Soyayya amma ya nuna mana kiyayya>>Inji Wani da aka rushewa shago a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *