fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Hotuna: Yanda kama wani da ya bude makarantar koya damfara a Abuja

Wani mutum Afolabi Samad kenan da aka kama da ya bude makarantar koya damfara a Abuja.

 

EFCC ta kamashi a gidan da ya kama haya yana biyan Miliyan 3 duk shekara.

An kamashi tare da matasa da yake koyawa wannan abin.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Kungiyar CAN ta zargi El-Rufai da nuna tsatssauran ra'ayin addinin Islama

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *