fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Hotuna:Dan majalisar tarayya yayi Zanga-Zanga ba talakmi dan kiran shugaban kasa,Muhammadu Buhari ya kubutar da fasinjojin jirgin kasar da ‘yan Bindiga zuka sace

Dan majalisar tarayya daga jihar Osun, Bamidele Salam yayi Zanga-Zanga inda yake neman a kubutar da fasinjojin jirgin kasar da ‘yan Bindiga suka sace.

 

Yayi zangar ne babu takalmi a babban birnin tarayya, Abuja.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Ina goyon bayan cire tallafin man fetur>>Peter Obi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *