Jihar Kaduna ta tare motoci cike da Almajirai da matasa su 108 wanda suka taso da Abuja da niyyar shiga cikin Kaduna.
Tuni dai aka taresu sannan aka kaisu Hajj Camp inda za’a killacesu.
Gwamnatocin jihohi da dama na daukar irin wannan mataki na hana matafiya shiga jiharsu musamman a wannan yanayi da ake ciki na fama da Annobar cutar Coronavirus/COVID-19.
They are currently at the Hajj Camp where Almajirai are received. The state will continue to work hard to prevent and or contain the spread of Covid-19 during the ongoing relocations. pic.twitter.com/JSEXUs18va
— Human Services & Social Development Kaduna (@KDHSSD) May 5, 2020
Almajirai da yawane da aka mayarwa Kaduna daga Kano suka kamu da cutar.