fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Hotunan kamin biki na Dan gidan tsohon gwamnan jihar Adamawa, Aminu Nyako kenan da wadda zai aura

Dan gidan tsohon gwamnan jihar Adamawa, Murtala Nyako, Aminu Nyako kenan a wadannan hotunan nasu na kamin biki da wadda zai aura ‘yar kasar Mauritania wanda za’a daura a cikin watannan na Disamba.

Muna musu fatan  Alheri, Allah yasa ayi aure lafiya.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Mun nunawa Abba Gida-Gida Soyayya amma ya nuna mana kiyayya>>Inji Wani da aka rushewa shago a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *