fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Hukumar EFCC ta zargi gwamna Matawalle da lunkume kudin gwamnati, ta fara gudanar da bincike akansa

Hukumar dake yaki akan lukume kudin gwamnati ta EFCC ta fara gudanar da bincike akan gwamnan jihar zamfara, Bello Matawalle.

Inda hukumar ta bayyana cewa tana zarginsa ne da laifin lunkume kudin gwamnati.

A karhe ta kara da cewa ta fara gudanar da bincike akansa domin ta zarge shi da yin amfani da kudin gwamnati wurin sayen gidajen biliyoyin naira a babban birnin tarayya Abuja.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Labarin da muke samu yanzu na cewa 'yan bindiga sun kashe wani dan sanda a jihar Katsina yayin komawarsa gida daga aiki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *