fbpx
Friday, June 9
Shadow

Idan aka sakeni zan ce a zauna Lafiya>>Nnamdi Kanu yayi Akawari

Shugaban kungiyar IPOB dake son kafa kasar Biafra, Nnamdi Kanu ya bayyana cewa idan aka sakeshi zai ce a zauna lafiya.

 

Ya bayyana hakane ga gwamnan Anambra, Charles Soludo yayin da ya kai masa ziyara a ofishin DSS da ake tsare dashi.

 

Soludo ya kaiwa Kanu ziyarar girma inda har aka ga sun rungumi juna.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *