fbpx
Friday, March 31
Shadow

Idan fa aka bari Nnamdi Kanu ya mutu a hannun DSS akwai matsala>>MASSOB

Kungiyar dake ikirarin kafa kasar Biafra ta MASSOB ta gargadi gwamnatin tarayya da cewa, kada a bar Nnamdi Kanu ya mutu a hannun DSS.

 

Shugaban kungiyar, Uchenna Madu ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar.

 

Yace kamata yayi a bar likitan Nnamdi Kanu ya dubashi.

 

Yace idan Kanu ya mutu a hannun gwamnati za’a gwabza yakin da gwamnatin ba zata iya shawo kanshi ba.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Najeriya ta daure yan kasar Chana guda biyu na tsawon shekaru uku a gidan kurkuku, bayan ta kama su dumu dumu da laifin cin hanci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *