fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Idan Tinubu bai dakko mataimakinsa Musulmi daga Arewa ba, ba zai ci zaben 2023 ba>>Tanko Yakasai

Dan takarar gwamna na jam’iyyar NYPT a jihar Kano, Alhaji Abdullahi Tanko Yakasai ya bayyana cewa sai idan Tinubu ya dakko mataimaki musulmi daga Arewa ne sannan zai yi nasara a zaben shekarar 2023.

 

Da yake hira a gidan Talabijin na Arise TV, Tanko yace Musulmi mataimaki da Tinubu zai dauka zai sa mutanen jihohin Arewa da yawa au zabeshi.

 

Bai wuce dai kwanaki 3 ba suka ragewa jam’iyyun siyasa su fitar da mataimakansu kamar yanda dokar hukumar zabe ta INEC ta tanada.

Karanta wannan  Bidiyo: 'Yan Achaba a kasar Kamaru na zanga-zangar vire tallafin man fetur a Najeriya

 

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *