fbpx
Sunday, March 26
Shadow

Ina da Ilimi kuma nasan abinda nake, shiyasa Najeriya ke bukatata in zama shugaban kasa>>Bola Tinubu

Tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Najeriya na bukatarsa.

 

Tinubu yace yana da Ilimi kuma yasan abinda yake.

 

Yace kuma zai wakilci Najeriya yanda ya kamata idan aka zabeshi shugaban kasa.

 

Tinubu ya bayyana hakane a wajan wani taro da aka yi a Legas, yace koda a makaranta shine yake koyawa sauran dalibai abokansa karatu dan yana da hazakata sosai.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  HOTUNA: Sanata Kwankwanso ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan Maragayi Sani Abacha, bisa rasuwar ɗansu Abdullahi Sani Abacha, wanda ya rasu a makwannin baya. Maryam Abacha matar Maragayi Sani Abacha ce ta tarbe su a gidansu da ke Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *