Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar yayi kira ga ‘yan Najariya dasu kayar da jam’iyyar APC daga mulki a zaben 2023.
Atiku yayi maganane akan matsalar wutar lantarkin da ake fama da ita inda yace kamar yanda gwamnatin ta saka ‘yan Najarian a duhu ya kamata su kayar da ita zabe.
Atiku ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta inda kuma ya bayyana cewa rashin wutar alamace ga gazawa.
Sau 17 ne dai wutar Najariya ke samun matsala a shekarar 2022 da muke ciki.
My expectation is that Nigerians will collapse the ruling APC in kind via the ballot and enthrone a viable pathway for the New Nigeria of our dreams that will be united and stable, prosperous and awash with opportunities; secured and inclusive. As One, we can get it done. -AA
— Atiku Abubakar (@atiku) June 13, 2022
The darkness that has enveloped the nation in the last couple of days with the collapse of the national grid is a metaphor for the collapsing state of our nation: collapsing unity, collapsing security, collapsing economy, collapsing education, collapsing well-being and collapsing value of human life and dignity.
My expectation is that Nigerians will collapse the ruling APC in kind via the ballot and enthrone a viable pathway for the New Nigeria of our dreams that will be united and stable, prosperous and awash with opportunities; secured and inclusive. As One, we can get it done.