fbpx
Friday, March 31
Shadow

‘Ina Neman Mijin Aure, Koda Talaka Ne, Ba Sai Mai Kudi Ba”

‘Ina Neman Mijin Aure, Koda Talaka Ne, Ba Sai Mai Kudi Ba”

Wata Budurwa daga garin Gusau dake jihar Zamfara wadda ta nemi a sakaye sunanta tana neman mijin aure.

Ta ce Wallahi koda talaka ta samu za ta aura, ba sai mai kudi ba.

“Don haka duk wanda ya san da gaske yake zai aure ni sai ku hada ni da shi”, cewar matashiyar.

Ga duk wanda yake son auren wannan budurwa da gaske, zai iya tuntubar wannan lamba; 09136985297

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *