Tuesday, February 18
Shadow

INDA RANKA: Matar Aure ta ka$he mijinta a Yobe

Wata matar aure ‘yar shekara 22, Zainab Isa ta ka$he mijinta mai shekaru 25, Ibrahim Yahaya a wata rigima da suka yi a gidansu dake Unguwar Abbari da ke Damaturu a jihar Yobe.

A Yau ta rundunar ƴan sandan jihar Yobe ta cafke wacce ake zargin wadda yanzu haka ƴaƴansu Biyu, domin gudanar da binciken musabbabin faruwar lamarin

Karanta Wannan  Ji yanda wata mata ta laftawa mijinta tabarya akai ya mutu bisa zargin cin amanarta da matan banza da yake yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *