fbpx
Friday, March 31
Shadow

Jami’an tsaro sun yi wa wani gida kawanya a unguwar Dougrei da ke cikin birnin Yolan Jihar Adamawa, bisa zargin dangwala kuri’a da kuma kirkirar sakamakon zabe na bogi.

Jami’an tsaro sun yi wa wani gida kawanya a unguwar Dougrei da ke cikin birnin Yolan Jihar Adamawa, bisa zargin dangwala kuri’a da kuma kirkirar sakamakon zabe na bogi.

 

Jam’iyyar APC ce dai ta yi korafi a kan gidan, inda ta zargi ’yan PDP da kokarin tafka magudi a ciki.

#zabengwamnoni #Zaben2023 #barcelona #madrid

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Idan Ka San Ana Bin Ka Bashi Ka Yi Kokari Ka Biya Kafin Ka Mutu, Domin Yawancin 'Ya'yan Yanzu Ba Sa Biyawa Iyayensu Bashi Bayan Sun Mutu, Koda An Zo Rabon Gado, Cewar Sheik Aminu Daurawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *