- Rahotanni sun nuna cewa an samu dumamar yanayi a cikin jam’iyyar APC bayan da Atiku Abubakar ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP.
A yanzu wasu alamu na nuna cewa, APC ma dan Arewa zata tsayar idan kuwa ba haka ba to lallai Atiku zai iya tikata da kasa a zaben 2023.
Kuma wanda ake ganin APC din watakila zata tsayar shine Sanata Ahmad Lawal wanda shine kakakin majalisar Dattijai.
Now that Atiku has emerged as PDP’s candidate, APC is likely to go North. More specifically, they may look North East and Senate President Ahmed Lawan may be the one to carry the day.
— Bulama Bukarti (@bulamabukarti) May 28, 2022
It’ll be very hilarious if APC go for Lawan according to the Intel I’m receiving sha
Atiku will win before 1pm.
— Jake (@Hitee_) May 28, 2022
There’s no one in north that can defeat atiku. Who’s ahmad Lawan. Mtssw. No candidate can match Atiku hegemony come 2023.
— Farouk Majidadi (@Omar_majidadi) May 29, 2022
Saidai da yawa na ganin cikin sauki Atiku zai dadashi da kasa idan APC ta sake ta yi wannan kuskuren.