fbpx
Friday, June 9
Shadow

Jihar Kaduna ta bada kwangilar yiwa Almajiran da aka mayar mata dinkin Sallah

Gwamnatin jihar Kaduna ta bayar da umarnin yiwa Almajiran da aka mayar mata da su daga wasu jihohin Arewa dinkin Sallah.

Daya daga cikin Telolin da aka baiwa wannan aiki ne ya shaidawa shafin hutudole haka inda yace an basu unarnin yin dinkin akan lokaci dan Almajiran su samu yin kwaliyar Sallah da kayan.

 

Jihohin Arewa sun cimma matsayar mayar da Almajirai jihohinsu na Asali dan magance matsalar Almajirci inda suka sha alwashin saka Almajiran makarantun Boko.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Hotuna daga ganawar da shugaba Tinubu yayo da gwamnoni

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *