fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Jihar legas ta kara sallamar mutum 13 da suka warke daga cutar corona

Gwamnatin jihar legas ta kara sallamar mutum 13 wanda suka hada 11 maza 2 kuma Mata.

Bayan karin mutum 58 da aka samu a jihar a rahotan da hukumar NCDC ta fitar a ranar alhamis. ya nuna jihar legas na kan gaba wajan yawan masu dauke da cutar a kasa.

Sanarwar sallamar ta fito ne ta bakin gwamnan jihar Babajide sanwo Olu.

 

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *