fbpx
Thursday, June 8
Shadow

Jirgin saman sojoji ta babbaka mutanen kauyuka bisa kuskure yayin da suka kaiwa ‘yan bindiga hari a jihar Katsina

Jirgin saman sojojin Najeriya ya babbaka mutanen kauyuka bisa kuskure a karamar hukumar Safana yayin da suka kaiwa ‘yan bindiga hari.

Rahoton ya kara da cewa wannan lamarin ya faru ne a daidai wurin da ‘yan bindigar suka kashe mataimakin kwamishinan ‘yan sanda na jihar, Aminu umar.

Wanda garin kokarin babbaka sansanin ‘yan bindigar suka babbaka jama’a wanda hakan yasa akayi asarar rayuka da dama.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Allah Sarki: Kalli Bidiyo yanda wani dansanda yake son hana satar kayan shagunan da ake rusawa a Kano amma an fishi yawa, dole ya hakura

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *