fbpx
Saturday, June 10
Shadow

“Ka cire rigar malantaka ta shiga siyasa kaga iya gudun ruwanka”>>Buhari ya mayarwa Kukah martani

Gwamnatin Shugaba Buhari ta mayarwa Bishop din Sokoto martani, Matthew Kukah bayan daya cigaba da caccakar shugaban akan mulkinsa.

Inda a wa’azin daya yi ranar lahadi ya bayyana cewa gwamnatin Buhari ta gaza domin matsalar tsaro tayi yawa a kasar, ana daukar rayukan mutanen da basuji basu gani ba.

Amma mai magana da yawun Buhari ta kafafen sada zumunta, Garba Shehu ya mayarwa da faston martani, inda yace ya cire rigar malanta ta shiga siyasa yaga iya gudun ruwan shi.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Bidiyon Kama Gwamnan Babban Bankin Nijeriya, Emifiele Da Hukumar DSS Suka Yi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *