fbpx
Saturday, September 23
Shadow

Ka rufawa kanka Asiri da baka baiwa El-Rufai mukami ba>>Sanata Shehu Sani ya gayawa Tinubu

Tsohon Sanatan Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani ya gayawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu cewa ya rufawa kansa Asiri da be baiwa tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai mukami ba a gwamnatinsa.

 

Tinubu dai ya baiwa Tsohon gwamnan jihar Benue, George Akume mukamin sakataren gwamnatin tarayya, wanda shine aka rika rade-radin cewa za’a baiwa El-Rufai.

 

A martaninsa, duk da be kira suna ba, Sanata Sani yace da ka baiwa dan iya aiki da yayi azarbabi ya rika nuna yafi ka da mataimakinka iya aiki.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *