fbpx
Tuesday, March 28
Shadow

Kalli Bidiyo da duminsa yanda matasa suka so kashe sanata a Arewa saboda rashin yi musu aiki

Sanata Farfesa Nora Dadu’ut ta sha da kyar a hannun matasa da suka sakata gaba a mazabarya kuma mahaifarta dake Namu a jihar Filato.

 

Lamarin ya farune a jiya, Alhamis, inda matasan suka kona motocin dake cikin tawagar sanatar ciki hadda na jami’an tsaro dana ‘yan jarida.

 

Saidai ita ta sha da kyar.

 

Sahara Reporters ta ce sanar taje garin nasu ne dan tuntuba akan yanda zata sake cin zabe a karo na 2.

 

Wata majiya tace matasan sun tsare wasu daga cikin wanda aka je taron dasu sun hanasu tafiya kuma sun sha karfin jami’an tsaron da aka kai wajan.

Karanta wannan  Yanzu yanzu 'yan bindiga sun kashe jami'an tsaro tare da 'yan bautar kasa guda uku a jihar Imo

 

Tuni dai aka saka dokar hana fita a garin na Namu.

 

 

 

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *