fbpx
Saturday, June 10
Shadow

Kalli bidiyo: Shugaba Buhari ya sauka kasar Faransa lafiya

Shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da tawagarshi da suka hada ga gwamnonin gwamnonin Kano da Ondo da Adamawa sun sauka a kasar Faransa inda shugaban kasar zai halarci taro akan dumamar yanayi.


(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Sanarwar da fadar shugaban kasar ta fitar a jiya ta bayyana cewa shugaban zai halarci wata liyafar cun abinci da shugaban kasar faransar, Emmanuel Macron zai shiryawa shugabannin kasashen da zasu halarci gurin taron.

Dan sauke manhajar hutudole a wayoyin ku. Sai a bi wannan link din na kasa:

Talla: Danna nan dan samun gagarumar kyauta

Karanta wannan  Mun nunawa Abba Gida-Gida Soyayya amma ya nuna mana kiyayya>>Inji Wani da aka rushewa shago a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *